Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Tsohon gwamnan Gombe, Sanara Danjuma Goje, ya musanta ficewa daga APC duk da rashin bayyana sunansa a jerin hukumar INEC na ‘yan takarar zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Blessing Fubara Snr dan uwan gwamna mai ci a jihar Ribas Siminalayi Fubara ya fara neman kujerar gwamna a inuwar NDC.
Fadar Shugaban ƙasa ta yi gargadi cewa wasu ‘yan siyasa na shirin amfani da addini wajen siyasa, suna yaɗa labaran ƙarya kafin zaɓen shekarar 2027.
A labarin nan za a ji cewa bukatar fitaccen dan siyasa a jihar Delta, Omo Agege wanda ya fice daga APC mai mulkin Najeriya ya samu biyan bukata a NDC.
Jam'iyyar APM ta ba Dr. Yakubu Adamu takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 yayin da gwamna Bala Mohammed zai nemi Sanatan Bauchi ta Kudu a jam'iyyar.
Dan takarar shugabancin Najeriya na AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai yi amfani da jiragen drones a matsayin Ministan Tsaro idan ya lashe 2027.
Wata kungiyar Kiristoci a jihar Niger ta zargi jam'yyar APC mai mulki da hana Kiristoci shiga zabukan fitar da gwani da ake gudanarwa a fadin jihar yanzu.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi takarar gwamnan Kano a jam'iyyar NDC a 2027, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi takrarar Sanata.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya ziyarci Rotimi Amaechi bayan ya doke shi a zaben fitar da gwani
Sheikh Isa Ali Pantami ya fitar da wasikar fita daga jam'iyyar APC da ya ce ya yi tu ranar 19 ga Mayun 026 kafin shiga jam'iyyar adawa ta PDP a Gombe.
Siyasa
Samu kari