Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Tsohon sanata mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya fice daga jam'iyyar APC. Sanata Kabiru Gaya ya koma jam'iyyar ADC.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ya rike makogaron ADC ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da sauran tawagar da raina su a tafiyar siyasar adawa.
Yar tsohon shugaban kasa, Iyabo Obasanjo ta gana da Shugaba Tinubu a Lagos inda ta bayyana shirin tsayawa takarar gwamnan Ogun a zaben shekarar 2027.
Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Kore Dawakin Kudu ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya tabbata ya naɗa mataimakin da zai taimaka masa wajen cin zabe a Kano.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin Nafi'u Bala, matashin da ke neman hana jiga-jigan ƴan siyasa zama kalau a jam'iyya haɗaka ta ADC a Najeriya.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar dokokin Kano, Lawan Hussaini ya bayyana cewa babu bukatar ci gaba da shirin tsige Aminu Abdussalam Gwarzo tun da ya ajiye aiki.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa rikicin jam'iyyar ADC ya kara tsananta bayan bullowar sabon bangare da ke ikirarin shugabancinta a Abuja.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau na shirin komawa APC bayan ganawa da Bola Tinubu gabanin zaben shekarar 2027.
Siyasa
Samu kari