Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Yayin da zaɓen jihar Edo ke kara matsowa, jam'iyyar APC ta roki majalisar dokikin jihar ta gaggauta tsige Gwamna Obaseki kan kalaman da ya yi a bidiyo.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta yi babban kamu bayan daruruwan mambobin jam'iyyun adawa na PDP, APGA da LP sun dawo cikinta. Sun sha alwashin ba da gudunmawarsu.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya zargi gwamnatin tarayya da yunkurin kama shi kan shirin zanga zangar tsadar rayuwa da ake kokarin yi.
Fusatattun matasa a jihar Yobe sun yaga allunan titi ɗauke da hotunan shugaba Tinubu, Kashim Shettima mataimakinsa da kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni.
Gwamnatin ta ce shirya zaben kananan hukumomi a wani bangare ne na bin umarnin kotun koli da ta tabbatar wa kananan hukumomi 'yancin cin gashin kansu.
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
Tsohon sakataren gudanarwa na kasa a PDP, Abubakar Mustapha da tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Rabiu Bako duk sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin/ Kanke/Kanam a tarayya, Honarabul Gagdi, ya gwangwaje diyarsa da kyautar mota ƙirar Lexus RX ta miliyoyi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin kwato jihar Edo daga hannun jam'iyyar PDP. Ya fara shirin cimma wannan kudirin.
Siyasa
Samu kari