Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta gamu da babban komawa baya a lokacin da Ebenezer Alabi ya sanar da raba gari da ita.
Kwamared Philip Shaibu, wanda kotu ta mayar kan kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo ya zargi Gwamna Godwin Obaseki na shirya yadda za a kashe shi.
Miyagu sun kai mummunan hari kan dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo inda suka YI sanadin mutuwar dan sanda da ke tsaronsa.
Ga dukkan alamu rigimar siyasa a jihar Edo za ta dawo sabuwa yayin Philip Shaibu ya tsallake Gwamna Godwin Obaseki, ya naɗa ma kansa sababbin hadimai.
Shugaban jam'iyyar NNPP a yankin Arewa maso Yamma, Dakta Sani Danmasani ya ce masu ruwa da tsaki a Kano sun fara bijirewa Sanata Rabiu Kwankwaso.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philip Shaibu ya bayyana cewa shi ɗan APC ne amma abin da ya riƙe shi a PDP shi ne bai sanar da barinta a hukumance ba.
Gwamnatin jihar Edo ta yi martani kan hukuncin kotu inda ta ce har yanzu Philip Shaibu korarren mataimakin gwamna ne kuma ta daukaka kara kan lamarin.
Jami'iyyar APC ta yi martani ga gwamnonin PDP bayan sun caccaketa kan jawo wahalar rayuwa a Najeriya, Kakakin APC, Felix Morka ya ce PDP ce babbar matsala.
Jigon jam'iyyar APC, Jesutega Onokpasa ya nuna fargaba kan wargajewar APC a Najeriya idan aka cigaba da nuna wariya ga irin Yahaya Bello da Nasir El-rufa'i.
Siyasa
Samu kari