Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Wasu yan daba sun kai farmaki ofishin kamfen Gwamna Lucky Aiyedatiwa yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo a watan Nuwambar 2024.
Masu ruwa da tsaki sun amince da Nenadi Usman, tsohuwar ministar kudi a matsayin shugabar kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar LP ta ƙasa yau Laraba.
Jam'iyyar APGA mai mulkin jihar Anambra ta fara duba yiwuwar hukunta Gwamna Charles Soludo bisa zargin zagon ƙasa, shugaban BoT ya ce ba wanda za a kyale.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Edo ta samu koma baya yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan a cikin watan Satumban 2024 da muke ciki.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa masu sukar ziyarar da ya kai hedkwatar APC makiyan jam'iyyar ne, ya faɗi abin da ya kai shi wurin Ganduje.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya ce shugaban kasa Bola Tinubu ya shake wuyan talakawan Najeriya da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce Tinubu ya gaza samar da tsaro.
Kungiyar NTCA ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zarce a zaben 2027 mai zuwa. Saboda haka ta ce masu son kayar da Tinubu a zabe su hakura sai zaben 2031.
Tsagin APC reshen Arewa ta Tsakiya ya zargi masu goyon bayan Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da zama shugaban jam'iyyar da son zuciya da rashin kishi.
Siyasa
Samu kari