Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dawo da makarantun mata na kwana guda 15 waɗanda tsohuwar gwamnatin Ganduje ga soke su daga tsarin makarantun kwana a jihar.
APC mai maulki ta ƙaryata ikirarin PDP cewa ba a shirya gaskiya ba a zaɓen kananan hukumomin da aka gudanar da jihar Kebbi, hukumar zaɓe ta sanar da sakamako.
Jam'iyyar PDP ta bayyana kafa wasu kwamitoci guda biyu da za su duba halin da jam'iyyar ke ciki domin daukar matakan gyara kafin kakar zaben 2027.
A wannan rahoton za ku ji cewa babban mai taimakawa shugaban APC na kasa, Cif Oliver Okpala ya caccaki jigo a jam'iyyar Saleh Zazzaga bayan kalamai kan Ganduje.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kebbi ta lashe zaben shugabannin kananan hukumpmin da aka gudanar a jihar. APC ta cinye dukkanin kujerun hada na Kansiloli.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya karbi jiga jigan jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya nuna kwarin gwiwarsa kan cewa nan ba ɗa jimawa ba za a shawo kan rikicin jam'iygar PDP. Ya ce suna kokari hakan.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aika sako ga masu adawa da kasancewarsa cikin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Siyasa
Samu kari