Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Rahotanni sun bayyana cewa masu neman takara 20 a karkashin NNPP a zaben ciyamomi da kansilolin Kano sun fadi gwajin kwayoyi da hukumar NDLEA ta yi masu.
Gwamna Hycinth Alia na jihar Benuwai ya amince da naɗin Barista Deborah a matsayin sabuwar sakatariyar gwamnatinsa bayan murabus din Farfesa Alakali
A labarin nan, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki yadda gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin murkushe kungiyoyi masu zaman kansu.
Mai taimakawa tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi kan harkokin midiya, Mr. Val Obienyem ya musanta raɗe-raɗin cewa DSS sun kama tsohon gwamnan a gidansa.
Jam'iyyar APC ta yi martani kan kalaman jagoran NNPP na kasa, Rabi'u Musa Kwankwaso na zargin gwamnatin tarayya ga nuna wariya ga gwamna Abba Kabir Yusuf.
Kwamitin yakin neman zaben APC a jihar Edo ya fara zargin Gwamna Godwin Obaseki da shirya wata manaƙisa da nufin ruguza zaɓen da za a yi a jihar a watan nan.
Jam'iyyar APC mai mulki ta barranta da maganar takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. An hango alluna takarar shugaban kasar a Abuja
Ana shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya yi babban rashi bayan hadimansa guda hudu sun yi murabus tare da watsar da PDP.
Yayin da ya rage saura ƴan kwanaki kallilan, APC ta ɗage ranakun taron shugabanni da majalisar zartaswa NEC wanda sa ran yanke makamar Dr. Ganduje.
Siyasa
Samu kari