Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya, Gill Lever, ta ce gwamnatin Birtaniya ba ta da dan takara da ta fi so a zaben 2027 Najeriya ba sannan ba za ta tsoma baki ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kalubalanci Majalisar dokokin jihar Edo kan dakatar da shugabannin kananan hukumomi guda 18 da mataimakansu a ranar Talata.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an kama mawakin siyasa, Idris Danzaki a jiya Laraba 18 ga watan Disambar 2024 a cikin ofishinsa a Kano.
Kwanaki shida bayan shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin kwace jihar Rivers, an roke shi ya yi kokarin karbe ikon Oyo daga jam'iyyar PDP.
Masu ruwa da tsakin PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun jaddada cewa suna nan a kan bakarsu ta samar da wanda zai maye gurbin shugaban jam'iyya, Damagum.
Wani jigon APC a Kano, Ibrahim Ɗan'azumi Gwarzo, ya bayyana cewa kasuwar jam'iyyar APC zuwa gidajen siyasa daban-daban ba wani abin damuwa ba ne.
Gwamna Umar A. Namadi na jihar Jigawa ya fatattaki daya daga cikin hadiminsa mai suna Khadijah Sidi Sulaiman daga mukaminta a yau Laraba 18 ga watan Disambar 2024.
Shugabannin kananan hukumomi 18 da ke jihar Edo sun yi Allah wadai da matakin dakatar da su da Gwamna Monday Okpebholo ya yi inda suka ce an saba doka.
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Musa Ilyasu Kwankwaso da Injiniya Rabi’u Sulaiman Bichi a hukumar raya kogunan Hadejia-Jama’are a Najeriya.
Siyasa
Samu kari