Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Sanata Monday Okpebholo ya rusa dukkan hukumomin da ke karƙashin gwamnatin jihar Edo, ya umarci shugabanni da mambobi su miƙa kayan da je hannunsu.
Jam'iyyar NNPP ta rasa dubannin 'yayanta a karamar hukumar Dawakin Kudi, sama da ƴan Kwankwasiyya 2000 sun sauya sheƙa zuwa APC, sun ce sun gaji.
Wasu daga cikin 'yan APC su ne neman Sanata Kawu Sumaila ya dawo cikin jam'iyyar. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda za kwadaitar da Sanata kujerar gwamnan Kano.
Kungiyar ƴan APC a Arewa ta tsakiya ta bayyana cewa za ta marawa Bola Ahmed Tibubu baya a babban zaɓen 2027 mai zuwa, ta ce ta gamsu da salon mulkinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin manyan sakatarori takwas da za su cike gurbin wasu jihohi da shiryya, Onanuga ya jero sunayensu.
Tsohon ministan harkokin matasa da wasanni, Barista Solomon Dalung ya ce gwamnatin Buhari ts yaudar ƴan Najeriya kuma ta ci amanarsu na shekaru takwas.
Tsohon shugaban APC, Salihu Lukman ya bukaci Obasanjo, Buhari, Gowon, IBB, Jonathan, Abdussalam Abubakar su taru su kifar da Tinubu a zaben 2027.
Tsohon ministan tarayya, Solomon Dalung ya ce wasu mutane sun kwace ragamar mulki a hannun Buhari. Dalung ya ce an yi wa Buhari dabaibayi a lokacinsa.
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamishioni shida ciki har da Shehu wada Sagagi. Ya tura sunayensu zuwa ga majaisar dokokin Kano domin tantancewa a yau Litinin.
Siyasa
Samu kari