An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Donald Duke ya ce a shirye yake ya janye takararsa domin mara wa ɗan takarar haɗin gwiwar ‘yan adawa baya a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027.
Ranar Alhamis 12 ga Yunin 2025, magoya bayan dakataccen Gwamna Siminalayi Fubara sun yi fatan Bola Tinubu zai dawo da shi, amma hakan ya fuskanci cikas.
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Kungiyar Tompolo za ta sanawa Tinubu kuri'u miliyan 10 a 2027. Kungiyar ta ce za ta bi gida gida da kowane lungu da sako domin wayar da kan jama'a.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya fito ya yi magana kan batun cewa zai yi takara a zaben 2027. Tsohon shugaban kasan ya ce ba gaskiya ba ne.
Ana ta yada jita-jitar cewa ba a rera taken Najeriya ba a ranar dimukraɗiyya da Bola Tinubu ya ziyarci gamayyar majalisa domin yin jawabi na musamman.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma ɗan takara a zaɓen shugaban ƙasa na 1999, Cif Olu Falae ya ce ba Obasanjo ba ne ya samu nasara a zaben 1999.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen da siyasa kuma guda daga cikin wadanda suka yiwa Bola Tinubu kamfe a zaben 2023, Ahmed Dankabo ya ce ana amfana da mulkin APC.
Siyasa
Samu kari