Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi magana kan batun da ke yawo na cewa yana shirin barin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sauke ɗan majalisa mai wakiltar Talata Mafara. Hon. Aliyu Ango Kagara, ta ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ba da shawarar yadda za a inganta dimukraɗiyya inda ya caccaki yan siyasa game da sauya sheka zuwa wasu jam'iyyu.
Hadin shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci Nasir El-Rufa'i ya ji tsoron Allah kan sukar gwamnatin Tinubu. Ya ce kar ya rusa gwamnatin da aka kafa tare da shi.
An fara rade radin sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin APC bayan Bola Tinubu ya ba shi mukami a FAAN. APC ta yi magana kan shugabancin Ganduje.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya koka kan yadda ake sukan shi a kan mulkin Najeriya. Ya ce mulki akwai wahala sosai amma mutane ba su gani.
Atiku Abubakar ya ce Najeriya na iya rasa dimokiradiyya idan ba a yi hankali ba. Ya kuma zargi gwamnatin yanzu da saye ra'ayin 'yan adawa da N50m.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa dole a hada kai ceto eNajeriya. Ya yi kaca kaca da APC, ya bayyana makircin da ake kullawa a 2027.
Ministan harkokim kai, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ma'aikatarsa ba za ta bari wasu ƴan siyasa su ɓata shirin rabon tallafin rage raɗaɗin da za a yi.
Siyasa
Samu kari