Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Fitaccen mawakin siyasa, Shalelen Mawaka ya samu kyautar sabuwar moa kirar Peugeot 406 daga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf. Mutane sun yi martani.
Abba Gida Gida ya fadi abin da ya faru tsakaninsa da matar shugaban DSS a baya, ya ce Uwargidar Shugaban na DSS ta zagi iyayena, ta sha alwashin hana shi mulki.
Ambasada Ajadi, jigo a jam'iyyar NNPP ya bayyana cews ba ƙiyayya ta sa aka jin yana yawan caccakar gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ba.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen shugaban kasa na Atiku/Okowa 2023, Daniel Bwala ya ce wasu ƴan siyasa na amfana da matsalar tsaron Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya koka kan halin rashin kudi da ya fuskanta lokacin takarar gwamna a 2003 inda ya ce bashi ya karba.
Tsohon mai binciken kudi na kasa na jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Cif George Moghalu, ya sanar da yin murabus daga jam'iyyar. Ya fadi dalilinsa.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon shugaban APC, Salihu Lukman kan magana da ya yi a kan hadarin zaben APC da Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar APC ta kasa ta kira taron gaggawa kan rikicin da ya barke a APC a jihar Benue wanda ya shafe sama da shekara. Za a yi taron APC ne a birnin tarayya Abuja.
Dan takarar gwamnan PDP a jihar Edo, Asue Ighodalo ya sha alwashin tabbatar da ya tsaya da kafafunsa ba tare da barin wasu suna juya shi kamar waina ba.
Siyasa
Samu kari