Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Kungiyar Omoluabi ta fice daga APC saboda rashin adalci, rashin shugabanci na gari, da dakatar da 'ya'yanta. Aregbesola ya ce wannan sabon babi ne.
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jihar Kano, ya yi kiran da a yi wa dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Sani Madakin Gini, kiranye daga majalisa.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya zargi gwamnan Bauchi da yin suka maras ma'ana ga Bola Tinubu. Tuggar ya ce gwamnan yana shirin 2027 ne.
'Yan adawa sun yi rubdugu ga Buhari kan cewa Allah ne kadai ai iya gyara Najeriya. PDP, NNPP, LP sun ce hakan ya nuna gazawar gwamnatin Bola Tinubu a fili.
Ganduje ya ƙaddamar da yakin neman zaben APC a Katsina, inda ya karɓi masu sauya sheƙa 40,000. Gwamna Radda ya yi alƙawarin zaɓen ciyamomi na gaskiya.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya jaddada ikonsa a mataayin gwamna inda ya gargadi masu neman kawo masa cikas a cikin mulkinsa da cewa su yi hakuri.
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi, ya gana da fitaccen jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, a ofishinsa da ke Abuja.
Peter Obi ya ce shi bai kwallafa rai a kan lallai sai ya zama shugaban kasa ba amma yana bukatar Najeriya ta gyaru ta hanyar samar da shugabanci mai inganci.
Siyasa
Samu kari