Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa kuma jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya warware zare da abawa kan rajistar jam'iyyar wadda ake ta shiga cikinta.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya bayyana yadda suka biya mata don yin zanga-zanga a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan.
Jam'iyyar APC ta nesanta ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Gboyega Oyetola daga neman takarar gwamnan jihar Osun. APC ta ce 'yan adawa ke yada fastocin karya.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya fadi matsayarsa ko da kuwa yana cikin gwamnatin Bola Tinubu yayin martani kan zargin sukar APC saboda bai cikin gwamnati.
Tsohon ɗan majalissr tarayya, Hon Tajudeen Yusuf ya ce girman kan Atiku da kuma shiga hurumin Allah inda ya ɗauka dole shi zai ci zaɓe ne ya jawowa PDP faɗuwa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da Sanata Babba Kaita sun gana shugabannin SDP a Abuja. Shehu Musa Gabam na cikin wadanda suka halarci taron.
Sanata Shehu Sani ya yi zazzafar suka ga tsohon gwamnan jiharsa ba tare da kiran sunan kowa ba, lamarin da ya ke kama da mayar da martani ga Nasir El Rufa'i.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma dattijon ƙasa, Pa Bisi Akande ya bayyana cewa Bola Tinubu ya gaya masa rashin lafiyar da ke masa ciwo kafin zaɓen 2023.
Gwamnonin PDP karkashin Sanata Bala Muhammad sun kira taron gaggaya a jihar Delta kan rikicin PDP. Za a yi taron ne bayan an ba hamata iska a taron PDP.
Malam Nasir El-Rufai ya ba hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala shawara kan rike muƙaminsa inda ya ce tun farko bai son muƙami a gwamnatin Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari