Hukumar EFCC ta ce ta kori ma’aikata sama da 40 cikin shekaru biyu da rabi saboda zargin cin hanci da rashawa, yayin da wasu ke fuskantar shari’a.
Hukumar EFCC ta ce ta kori ma’aikata sama da 40 cikin shekaru biyu da rabi saboda zargin cin hanci da rashawa, yayin da wasu ke fuskantar shari’a.
Kungiyar G-100 ta gabatar da tsarin mulkin shekaru huɗu guda ɗaya domin haɗa kan jam’iyyun adawa da kayar da Tinubu a 2027, yayin da ADC ta soki Atiku.
Babban mai ba da shawara kan harkokin yada labarai ga mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya yi murabus daga kan mukaminsa.
Shugabannin bangarori biyu na NNPP a Kano sun yi gargadi kan rade-radin cewa ana son ba Rabiu Kwankwaso muƙamin mataimakin shugaban kasa a Najeriya.
Yayin da ƴan adawa ke kokarin kirƙiro sabuwar jam'iyyar siya a Najeriya, mun tattaro maku abin da doka ta ce game da ka'idojin yi wa jam'iyya rijista.
Ana ci gaba da samun bayanai mabambanta kan dalilin murabus din Abdullahi Ganduje daga shugabancin APC mai mulki a jiya Juma'a 27 ga watan Yunin 2025.
Bayan murabus din Abdullahi Ganduje daga mukaminsa, wasu ‘yan jihar Borno sun koka matuka kan maƙarƙashiyar da ake shiryasa mataimakin shugaban kasa.
Wani rahoto ya nuna cewa an tilasta tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje yin murabus. An saka Ganduje yin murabus ne domin a jawo Kwankwaso APC.
Bayan shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya yaba masa kan yin abin da ya ce musamman saboda lafiyarsa.
Gwamnonin jam'iyyar APC 23 sun yi taro na musamman a jihar Edo domin tattauna makomar APC a Najeriya. Hakan na zuwa ne jim kadan bayan murabus din Ganduje
Wani jigo a APC ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai iya maye gurbin Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC a Abuja.
Siyasa
Samu kari