Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Tsohon gwmanan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana rawar da ya taka wajen shawo kan Bola Ahmed Tinubu ya amince da nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Iliya Damagum.ya ce jagororin PDP ciki har da ƴan BoT na da hann] a rigimar da ke faruwa a jam'iyyar adawar.
Jam'iyyar APC ta dauki matakin kora kan tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola daga jam'iyyar. APC ta kori tsohon gwamnan ne bisa zargin cin amana.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya sallami kwamishinoni biyar daga majalisar zartarwa, inda aka nada sababbi domin maye gurbinsu ba tare da bata lokaci ba.
Bayan ficewar tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola daga APC, Jam’iyyar NNPP a jihar ta bayyana shirinta na karɓarsa zuwa gare ta domin ci gaban jihar.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Dakarun sojoji, ƴan sanda da wasu jami'an tsaro sun kai ɗauki babbar hedkwatar PDP ta kasa da ke Abuja bayan rigima ta ɓarke a taron Majalissr amintattau BoT.
Yayin da ake kai ruwa rana tsakanin APC da Nasir El-Rufai, jigon APC, Joe Igbokwe ya bukaci APC ta daidaita da shi, yana cewa babu Ministan Bola Tinubu da ya fi shi.
Sanata Samuel Anyanwu da Sunday Ude-Okoye sun yi 'yar arangama kan kujerar sakataren PDP na ƙasa a wurin taron ƴan majalisar amintattu watau BoT.
Siyasa
Samu kari