Jam'iyyar PDP Mai adawa ta amince da shirin G-100 na hada jam’iyyun adawa domin kayar da APC da neman sauya gwamnati a zaben shugaban kasa na 2027.
Jam'iyyar PDP Mai adawa ta amince da shirin G-100 na hada jam’iyyun adawa domin kayar da APC da neman sauya gwamnati a zaben shugaban kasa na 2027.
Kungiyar G-100 ta gabatar da tsarin mulkin shekaru huɗu guda ɗaya domin haɗa kan jam’iyyun adawa da kayar da Tinubu a 2027, yayin da ADC ta soki Atiku.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC mai mulki a kasa a yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da dakataccen Gwamna a Rivers, Siminalayi Fubara inda ya amince da dawo da shi kan mulki bisa wasu sharuda masu tsauri.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara sun kawo karshen sabanin da ke tsakaninsu.
Sanata Barau Jibrin ya sauya sunan kungiyar goyon bayansa daga Barau zalla zuwa Barau/Tinubu yayin da ake maganar ajiye Kashim Shettima a dauke shi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar jam'iyyar APC a yankin Gabas ta Tsakiya na son shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko Yakubu Dogara a madadin Kashim.
Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara, ministan Abuja da 'yan majalisar Rivers sun gana da Bola Ahmed Tinubu afadar shugaban kasa domin kammala sulhu.
INEC za ta gudanar da zaɓen cike gurbi a jihohi 12 a ranar 16 ga Agusta, 2025, inda za a cike kujeru 16; an dage zaɓen wasu mazabu biyu saboda dalilai na musamman.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon shugaban PDP na Ebonyi, Dr Augustine Nwazunku, ya rasu wanda kafin rasuwarsa malami a Jami’ar Nnamdi Azikiwe.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP, Sanata Adolphus Wabara, ya soki matakin da mukaddashin shugaban PDP na kasa ya dauka kan dawo da Sanata Samuel Anyanwu.
Siyasa
Samu kari