'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Magoya bayan Sanata Natasha Akpoti Uduaghan sun nuna mata kauna bayan sun bijirewa dokar hana zirga zirgar da gwamnatin Kogi ta kakaba gabanin saukarta a jihar.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Chief Chijioke Edeoga ya bayyana komawarsa PDP a matsayin dama ta haɗin kai a Enugu, ya ce lokaci ya yi da za a haɗa ƙarfi don nasarar jam’iyyar a zaben 2027.
Tsakanin Janairu da Maris din 2025, Najeriya ta fuskanci gagarumin sauyin jam’iyyu da ya shafi manyan 'yan siyasa, ciki har da Mallam Nasir El-Rufai.
Yayin da Atiku Abubakar ya soki halayen Nyesom Wike, Hadiminsa, Lere Olayinka ya musanta ikirarin dan takarar shugaban kasa a PDP kan zaben 2023.
Tsohon sanatan Bauchi, Suleiman Nazif ya fice daga PDP zuwa SDP don samar da shugabanci na gari. Ya ce matakin ya biyo bayan shawarwari da amincewar mabiyansa.
Magoya bayan PDP a Filato sun fusata bayan kyautar kayan azumin watan Ramadan da aka ba su, wanda su ke ganin ya yi kadan idan aka kwatanta da hidimarsu ga jam'iyya.
Bayan Nasir El-Rufai ya bar APC zuwa SDP, jam'iyyar reshen jihar Kaduna ta bayyana cewa tsohon gwamna ba mambanta ba ne inda ta ba shi shawara da sauran al'umma.
Tsohon shugaban karamar hukumar Nassarawa, Auwalu Lawan Shuaibu Aronposu, ya bayyana yadda ya taimaka wa gwamnatin NNPP wajen dare wa mulkin Kano.
Siyasa
Samu kari