Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Tsofaffin ƴan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PRP sun bi sahun tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, sun koma SDP domin ceto Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa ya zabi wanda zai gaje shi a matsayin gwamna a zaben shekarar 2027.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce jam'iyyarsa na da karfin da bai kamata ƴan adawa su tsorata ta ba, ya shawarci ƴan jam'iyya kan tallata ta.
Shugaban mata ta jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Maryam Suleiman ta caccaki tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai kan matakin da ya dauka na komawa SDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta bayyana cewa ta samu cikakkun bayanan mutanen da ke son a tsige Sanata Natasha Akpoti Uduaghan daga majalisa.
Shugaban riko na jihar Rivers, Ibok-Ete Ibas ya sauke dukkan masu mukaman da gwamna Siminalayi Fubara ya nada. Ibok-Ete Ibas ya sanar da haka ne a ranar Laraba.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi martani kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi na cewa bai yi nadamar kin daukarsa a matsayin mataimaki ba a 2023.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fara fuskantar matsaloli a cikin gida kan zaɓen ƴan takarar ciyaman da kansiloli a zaɓdn kananan hukumomin da za a yi a jihar Neja.
Siyasa
Samu kari