Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya, Gill Lever, ta ce gwamnatin Birtaniya ba ta da dan takara da ta fi so a zaben 2027 Najeriya ba sannan ba za ta tsoma baki ba.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya yi magana kan shirin da 'yan adawa suke yi na yin hadaka domin kawar da Bola Tinubu da APC a zaben shekarar 2027.
Shugaban jam’iyyar APC ta Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar na ƙoƙarin samun ƙarin jihohi fiye da guda 21 da a yanzu take da su.
An fara yaɗa sunayen yarbawa 140 tun daga mai girma shugaban kas waɗanda suka dafe manyan muƙamai a gwamnatin tarayya ta APC kuma duk Yarbawa ne.
Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Abayomi Mumuni, ya bayyana cewa jam'iyyun adawa b asu shirya kayar da Shugaba Bola Tinubu ba a 2027.
Shugaban APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje na sukar Muhammadu Buhari a wani tsohon bidiyo kan sauya takardun Naira kafin zaben shekarar 2023 da ya wuce.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba shi da shirin sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP, ya ce masu shirin hakan ba su sami abin da suke so bane.
Dan takarar shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci tawagar manyan ‘yan adawa irin su Nasir El-Rufai wajen kai wa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ziyara.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya ce za su nunawa 'yan adawa cewa sun shirya a zaben 2027. Ya yi raddi wa Atiku da El-Rufa'i kan hadakar 'yan adawa.
Siyasa
Samu kari