Reno Omokri ya ce babu bayanan laifuffuka na Bola Tinubu a FBI, yana mai cewa bayanan da hukumar ke da su ba lallai ne su kasance na aikata laifi ba.
Reno Omokri ya ce babu bayanan laifuffuka na Bola Tinubu a FBI, yana mai cewa bayanan da hukumar ke da su ba lallai ne su kasance na aikata laifi ba.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta 'yan hadaka tana cike da mutane masu gaggawa. Ya bukaci su tsaya su yi shiri.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa nan gaba idan Bola Tinubu ya shawo kan Kudu maso Kudu zai kori ministan Abuja, Nyesom Wike
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyar APC reshen jihar Kano ta gudanar da babban taronta a gidan tsohon shugaban jam'iyya na kasa, Abdullahi Ganduje.
Jam'iyyun adawa a Najeriya na fama da rikicin cikin gida a Najeriya inda aka samu shugabbi har biyu a NNPP, ADC, SDP da LP masu ikirarin shugabanci.
Wani jigo a jam'iyyar APC daga Arewacin Najeriya, Alwan Hassan, ya bayyana cewa yankin Arewa ba zai zabi Peter Obi ba a 2027 saboda yana sana'ar shigo da giya.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
Wani jigon ADC a Kaduna, Ahmed Tijjani Mustapha ya gargaɗi tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai su daina yunƙurin kwace shugabancin jam'iyya a jihar.
Jam'iyyar APC ta nuna kwarin gwiwar cewa 'yan Najeriya za su sake damka amanar ragamar shugabancin Najeriya a hannun Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Tsohon hadimin gwamna kuma jigo a PDP, Balarabe Akinwunmi ya ce ba haɗuwar aƙida ke sanya gwamnoni barin jam'iyyarsu zuwa APC mai mulki ba sai tsoro.
Siyasa
Samu kari