Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Yan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyun adawa sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kasar nan yadda ya kamata ko ya yi murabus.
Gwamna Siminalayi Fubara da aka dakatar a Rivers ya ce Bola Tinubu ya yi hikima wajen saka dokar ta baci. Fubara ya ce zai yi sulhu da ogansa, Nyesom Wike.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Atiku Abubakar kan sukar Bola Tinubu bayan cika shekara 2 a mulki. Bayo Onanuga ya ce adawa na hana Atiku ganin nasarar Tinubu
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa sauya shekar da zai yi daga PDP zuwa APC zai tabbatar masa da waɗanda ke tare da shi da zuciya ɗaya.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta suka shigar, suna kalubalantar sakamakon zaben gwamnan jiha% Edo.
A yau Alhamis, kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tsara yanke hukunci a ƙarar da PDP da ɗan takararta suka kalubalanci nasarar Gwamna Okpebholo na Edo.
Shehu Atiku Abubuwa ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da shirin kinkimo bashin Naira tiriliyan 40 domin amfani da su wajen yakin neman zabe a shekarar 2027.
Major Prophet ya ce 'yan siyasa za su kokarin amfani da addini daga 2025 domin yakin neman zaben 2027, inda ’yan siyasa za su rika siyan malamai.
Fabian Ozoigbo ya bar jam'iyyar LP ya koma APC, yana mai yabawa Tinubu kan manufofinsa na tattalin arziki, tare da goyon bayan APC a zaben gwamnan Anambra.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kara yawan mambobinta a majalisar wakilai bayan wasu 'yan majalisa na jam'iyyun LP da PDP sun sauya sheka zuwa cikinta.
Siyasa
Samu kari