KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
KNN ta bayyana yadda wata magana daga Aisha Kwankwaso ta zaburar da kokarin hada Rabiu Kwankwaso da Peter Obi domin tunkarar zaben shugaban kasa na 2027
Babban malamin addinin kirista a Ibadan, Oluwarotimi Adeyeyeya ce matukar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tsaya takara, to shi zai samu nasara a 2027.
Tsohon ministan sufuri kuma tsohoj gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya nuna cewa ba gudu ba ja da baya kan burinsa na yin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Isa Ashiru ya gamu da matsala daga makusancinsa da ya sauya sheka.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce ya dawo siyasa ne domin korar azzalumai ba wai domin tsayawa takara a zaben 2027 ba, ya nemi a yi katin zabe.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben shekarar 2023, Adewole Adebayo, ya shawarci Shugaba Bola Tinubu da ya hakura da batun tazarce a 2027.
Sabon shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya, Nentawe Yilwatda, ya roki tsohon shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje alfarma domin tallafa masa.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi bayanai a kan mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa ga Kudancin Najeriya da shirin babban taron kwamitin zartarwar na ƙasa mai zuwa.
Gwamnatin Kano ta fara binciken yadda tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sayar da katafariyar mahautar nan da Kwankwaso ya gina a jihar.
Siyasa
Samu kari