Atiku ya ce yana da shaidar Tinubu yana da shekaru 90, yayin da Reno Omokri ya kalubalanci ikirarin tare da neman Dele Momodu ya tabbatar da wani hoto.
Atiku ya ce yana da shaidar Tinubu yana da shekaru 90, yayin da Reno Omokri ya kalubalanci ikirarin tare da neman Dele Momodu ya tabbatar da wani hoto.
Jam'iyyar PDP na ci gaba da shirye-shiryen babban taronta na kasa, sai dai akwai wadanda ake hasashen za su fafata a zaben shugaban jam'iyya na kasa a Ibadan.
Sanata Sunday Katung mai wakiltar Kaduna ta Kudu ya sanar da sauya sheka daga PDP zuwa APC, ya yana wa Gwamna Uba Sani da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fitar da gargadi cewa na shirya kai hari kan shugabanta na kasa, Farfesa Farfesa Nentawe Yilwatda yayin da zai kar ziyara jihar Filato.
Gwamna Charls Soludo na Anambra ya yi hawaye har ya kusa fashewa da kuka bayan wasu tsofaffin ‘yan kasuwa a Idemili sun ba shi N50,000 domin kamfen.
Gwamnan jihar Bayelsa, Duoye Diri, ya kammala shirin sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan ya fice daga PDP.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta bayyana cewa ba za ta fasa babban taronta na kasa da ta shirya a Ibadan ba duk da hukuncin babbar kotun tarayya.
Wasu yan Kwankwasiyya a kananan hukumomin Dala, Fage da Ungoggo a Kano sun sauya sheka daga NNPP zuwa APC, sun ce sun gamsu da manufar Shugaba Tinubu.
Babbar Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta umarci jam'iyyar PDP ta dakatar da shirinta na yin babban taronta a Ibadan, babban birnin jihar Oyo a watan Gobe.
Babbar Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta tunbuke dan Majalisar Wakilai mai wakiltar Gummi/Bukkuyum, Abubakar Gummi daga kujerarsa saboda ya koma APC.
Siyasa
Samu kari