Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Wasu 'yan jam'iyyar ADC a Najeriya sun yi watsi da maganar hadakar 'yan adawa da aka kulla. Sun ce ba a tuntube su ba kafin a yi maganar hadaka don kifar da Tinubu.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola ya ce za su mayar da hankali kan samar ilimi mai inganci da adalci a Najeriya yayin da ya yi jawabin fara aiki a Abuja.
Jam'iyyar APC ta ce 'yan adawa masu kokarin hada kai a ADC ba za su yi tasiri a kan Bola Tinubu ba. Mai magana da yawun APC ya ce su za su yi nasara a 2027.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gaskiya kan zargin da ake yi wa mai gidansa da hannu a cire tallafi don kuntatawa yan kasa.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Alhaji Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa babu wani shiri da Kwankwaso ke yi na komawa APC, jita jita ce kawai ake.yaɗawa.
Sama da mambobi 5,000 sun bar LP, PDP, APGA sun koma APC a Enugu; Minista Nnaji ya yi Allah-wadai da haraji da wahalar rayuwa da ake fuskanta a jihar Enugu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, Sule Lamido da sauran jiga-jigan PDP sun fara ganawar sirri a Abuja domin shirin haɗaka a zaben 2027.
Wani jigo a Kwankwasiyya, Yusuf Sharaɗa ya bayyana cewa APC na nemam jawo kwankwaso ne ba don komai ba sai don ta samu nasarar lashe Kano a zaben 2027.
Jam'iyyar APC ta yi shugabanni 8 daga kafata a shekarar 2013. Wasu daga cikin shugabannin sun sauka bayan wa'adinsu wasu kuma sun yi murabus a dole.
Siyasa
Samu kari