Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Sakataren yada labaran APC na kasa, Felix Morka ya ce Rabiu Kwankwaso zai iya shiga APC ya yi aiki tare da Bola Tinubu kuma sun bude masa kofar hakan.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana shirinta na gudanar da taron kwamitin zartarwa watau NEC a ranar 24 ga watan Yuni, 2025, za a zabi magajim Ganduje.
An ga wani bidiyo da ke nuna lokacin da aka cire hoton Ganduje daga ofishin APC, biyo bayan murabus dinsa. Bidiyon ya haifar da cece-kuce a kafafen sada zumunta.
Maryam Shettima ta bayyana cewa ba ta yi mamaki da ta samu labarin shugaban APc na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus, ta ce haka rayuwa take.
APC ta karɓi murabus ɗin Ganduje, inda Ali Dalori ya zama muƙaddashin shugaban jam'iyyar, yayin da ake ta cece-kuce kan dalilan murabus ɗin Ganduje.
Jagoran jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya jaddada aniyarsa ta yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Ya ce zai yi wa'adi daya kawai idan ya samu nasara.
Shugaban APC a Kudu maso Gabas, Dr Ijeoma Arodiogbu ya ce suna son jawo gwamnoni 5 daga yanzu zuwa zaben 2027. Ya ce za su kwace Anambra kafin lokacin.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar matasan APC ta kasa ta bullo da sabuwar dabara da zai ba ta dama a tattaro matasan Najeriya su zabi Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban jam'iyyar hamayya ta NNPP, Hashimu Dungurawa ya ce Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus ne saboda karbar na goro.
Siyasa
Samu kari