Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Amina Dogon-Yaro ta ajiye aiki a NTA don tsayawa takarar majalisar tarayya a mazabar Garki/Babura, inda ta samu goyon bayan jama'a don burin siyasar ta.
Kakakin majalisar Filato ya yi murabus, an zaɓi Nanloong Daniel na APC, yayin da ake sa ran hakan zai dawo da zaman lafiya bayan rikicin siyasa a jihar.
Yayin da ake taron hadaka a Abuja, tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya fice daga jam’iyyar APC tare da shiga ADC, yana cewa Najeriya na cikin mawuyacin hali.
A kokarin hadakar jam'iyyun adawa, Atiku Abubakar, Peter Obi, Nasir El-Rufai da Dino Melaye sun hallara a birnin Abuja domin kaddamar da jam'iyyar ADC a Najeriya.
An fara samun matsala a haɗakar yan adawa bayan Kungiyar “Concerned Stakeholders of the ADC” ta bayyana damuwa kan nadin sababbin shugabannin a ADC.
An yi ta yada rade-radin cewa Bola Ahmed Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimaki a zaben 2027 da ke tafe a nan gaba wanda fadar shugaban ta karyata.
Shugabanni gunduma a jihar Nasarawa sun yanke shawarar dakatar da shugaban APC na jiha, Hon. Aliyu Bello bisa zarginsa da ayyukan cin amana da zagon ƙasa.
Aregbesola ya sauya akida daga na hanun daman Tinubu zuwa sakataren ADC, bayan lalacewar dangantakarsu, yana mai alƙawarin gina jam'iyyar gabanin zaɓen 2027.
Peter Obi ya mika bukatar yin takara wa'adi daya ga gamayyar 'yan adawa a Najeriya. Obi ya ce zai yi takara sau daya ba tare da yin tazarce ba a 2031.
Siyasa
Samu kari