Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan shiga zanga-zanga a Najeriya inda ya ce harkar da ba ta da tsari da kuma shugabanci kwata-kwata.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Legas ta bayyana cewa jami'an sashin kwance bom sun yi nasarar kwance wani abun fashewa da aka jefar a bakin titi a Ikeja.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna goyon bayansa kan zanga-znaahr da matasa ke shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan daga ranar 1 ba watan Agusta.
Babbar Kotun jihar Ogun ta umarci masu gudanar da zanga-zangar da su yi a wurare guda hudu kacal a jihar bayan shigar da korafi gabanta da gwamnati ta yi.
Karamin Ministan karafa a Najeriya, Uba Maigari ya roki 'yan jihar Taraba alfarma da su guji fita kan tituna domin gudanar da zanga-zanga da ake shirin yi.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da sarakuna, malamai da ƴan kasuwa, ya gayyaci masu shirin yin zanga zanga zuwa gidan gwamnatin Kano don su tattauna.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Tinubu lokaci. Godswill Akpabio ne ya yi wannan rokon a Abuja.
Kungiyar Ja'oji da ke jihar Kano ta fito zanga-zanga domin nuna goyon bayan Shugaba Bola Tinubu inda ta kalubalanci masu fita gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024.
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Labarai
Samu kari