Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Ƴayin da ake shirin fara zanga zanga a Najeriya wani fitaccen sarki mai daraja ta farko a jihar Ondo, Oba Frederick Adegunle Aroloye, ya riga mu gidan gaskiya yau.
Jigon APC a Kano, Nasiru Bala Ja'oji ya roki mazauna Kano da su guji fita zanga-zanga a jihar inda ya ce wasu kasasehn Afirka sun shiga matsala kan zanga-zanga.
Kungiyoyin matasa, dalibai da nakasassu a jihar Kwara sun fasa shiga zanga-zanaga da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan daga ranar 1 ga watan Agusta.
Shugaban kungiyar Izala na kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi umurni ga limamai kan fara alkunut a fadin Najeriya. Sheikh Bala Lau ya fadi haka ne a Abuja.
Jagoran zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Sokoto, Bashir Binji ya ajiye jagoranci bayan hango babbar barazanar tsaro wajen kai hari kasuwanni da bankuna a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yiwa jami'an rundunar tsaron jihar Sokoto kwanton bauna. 'Yan bindigan sun hallaka mutum biyar tare da wasu manoma.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa duk wanda yake sha'awar fita zanga-zanga ga fili nan ga mai doki, su kam za su zauna su ci abinci.
Majalisar dattawa ta nemi jin ba'asin kan kudaden da aka ware a kamfanin tama da karafa na Ajaokuta a cikin kasafin kudin 2024 duk da cewa kamfanin ba ya aiki.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Labarai
Samu kari