Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Gwamnan jihar Benuwai, Hycinth Alia ya roki matasa musamman waɗanda ke da hannu a rashin tsaron da ake fama da shi su ajiye makamai su rungumi zaman lafiya.
Kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN ta nuna fargabarta yayin da ta ce akalla makiyaya 11 da shanu 33 ne aka nema aka rasa a jihar Anambra. Ta yi karin haske.
Gwamnan jihar Bauci, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya mika sunayen mutum da yake so majalisar dokokin jihar ta amince da su a matsayin kwamishinoni.
Matafiya sun yi kicibis mugun gamo da 'yan ta'adda hanyar Gusau-Funtua, inda miyagun su ka ɗauke fasinjojin mota uku,tare da sace wasu a Unguwar Chida.
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa ƴan ta'adda biyar sun baƙunci lahira yayin da dakaru suka kai samame sansanin ISWAP a Bama da ke jihar Borno.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya sanar da katsewar wuta a wasu kananan hukumomi a jihohin Jigawa da Yobe. Hadarin ya faru ne a Gezawa da ke jihar Kano.
Gwamnatin jihar Neja ta sha alwashin bullo da sababbin shirye-shiryen tallafi domin magamce wahalhalun tsadar rayuwar da mutane ke fama da su a jihar.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki ya fito ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan hanyar gyara Najeriya. Ya bukaci ya kori 'yan Legas na kusa da shi.
Shugaba Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar albashi da alawus na ma’aikatan shari’a. A watan Yuni ne majalisar dattawa ta amince da karin kashi 300 ga alkalai.
Labarai
Samu kari