Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Al'ummar Musulmai da Kiristoci a jihar Plateau sun fito neman mafita kan rashin ruwan sama inda suka koka kan yawan zunuban da ake aikatawa a fadin kasar.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutum hudu a hatsrin jirgin ruwan da ya afku a karamar hukumar Wamakko a Sokoto.
Shugaba Bola Tinubu ya amsa gayyatar shugaban kasar Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema na kai ziyarar kwanaki uku domin sanya hannu kan wasu yarjejeniyoyi.
Wasu mutane sun kama wani mutum mai suna Musa dauke da kan wata mata a cikin buhu, ya ce yana sayar da sassan jikin dan Adam yayin da ake masa tambayoyi.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Uba Sani ta sanar da cire dokar kulle a Kaduna da Zaria bayan abubuwan da suka faru a lokacin zanga-zanga.
Bayan kammala zanga-zangar adawa da.manufofin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, 'yan Najeriya ba su samu saukin da su ka yi fata ba, domin kayan masarufi na hauhawa.
An rufe titin Aba da ke Fatakwal yayin da shugaban APC na Rivers da aka tsige, Tony Okocha ke jagorantar zanga-zangar nuna goyon baya ga Shugaba Tinubu da Wike.
Akwai yiwuwar Gwamnatin Tarayya da gwamnonin jihohi 36 a Najeriya za su fitar da matsaya kan tsawaita lokacin fara biyan kananan hukumomi 774 a kasar.
Alhaji Tanko Yakasai da Farfesa Auwalu Yadudu sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nazari sosai kan batun canza tsarin mulkin Najeriya.
Labarai
Samu kari