Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Majalisar wakilai ta kasa ta bayyana cewa an janye kudin dokar da zai hukunta yan Najeriya da su ke kin rera taken kasa ko lalata alamomin kasar nan.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Hukumar tsaron fararen hula NSCDC ta tabbatar da mutuwar wasu matasa biyu bayan sun nutse a kududdufi a yankin karamar hukumar Birnin Kudu a Jigawa.
Matatar mai ta Dangote ta ba hakikance cewa za ta fara samar da man fetur a cikin watan Agusta. Matatar ta sha sanya lokacin fara fitar da man fetur tana dagewa.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFund, asusun ya sanar da cewa ya tantance karin manyan makarantu 22 mallakin jihohi, kuma dalibai za su iya neman rancen.
Kungiyar Arewa ta Northern Stakeholders Consultative Forum ta bukaci mahukuntan kasar nan su gaggauta binciken dan majalisa, Hon. Ugochinyere Ikenga.
Majalisar dokokin jihar Ogun ta zartar da shawarin gurfanar da Olu na Obapemi a jihar Ogun bisa zarginsa da shiga rigimar fili ba tare da kwakkwarar shaida ba.
Kamfanin simintin Dahiru Mangal ya ƙaryata jita-jitar siyar da buhu kan farashin N6,000 kamar yadda ake yaɗawa a kafofin sadarwa inda ya ba al'umma shawara.
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Labarai
Samu kari