Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Mataimaki na musamman ga shugaban kasa Bola Tinubu kan harkokin sadarwar zamani, Olusegun Dada, ya lissafa muhimman shirye shirye 11 na gwamnatin tarayya.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta ce 'yan damfara sun yi kutse a lambar WhatsApp din gwamnan jihar, Umo Eno inda har suka fara tura sakon neman kudi daga jama'a.
Gwamnan jihar Kebbi ya ce ba a yi maganar dawo da tallafin man fetur ba a zaman majalisar magabatan kasa da ya gudana a fadar shugaban kasa a ranar Talata.
Gwamnatin jihar Katsina ta janye dokar hana fita gaɓa ɗaya da ta sanya a faɗin kananan hukumomin jihar sakamakon abubuwan da suka faru a lokacin zanga zanga.
Bello Habib Galadanci wanda aka fi sani da Dan Bello ya fito ya caccaki manufofin da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kawo a kasar nan.
Dele Alake, ministan ma’adanai, ya dage cewa an yi zanga-zangar nuna adawa da wahalhalun da ake yi a wasu garuruwa da nufin hambarar da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta shawarci masu son a canza gwamnati a kasar nan da su jira har sai lokacin zaben 2027. Dele Alake ne ya ba da wannan shawarar.
Rukunin kamfanonin Dangote ya fitar da sanarwa kan rahoton cewa matatar man Dangote ta kayyade farashin litar fetur. Kamfanin ya ce ikirarin IPMAN ba gaskiya ba ne.
Kungiyar kafafen yada labaran Arewa (NBMOA) ta shigar da kara kan tashar talabijin ta Arewa24 gaban hukumomi bisa zargin bata al'adun al'ummar Hausawa.
Labarai
Samu kari