Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Kungiyoyin matasa za su maka gwamnan Sokoto a kotun ICC bisa zargin sakacin kisan sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa. Sun kafa sharuda ga gwamnan.
A wannan labarin, tsohon dan majalisar jiha a Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar fetur.
Miyagun 'yan bindiga sun ci gaba da aikata ayyukan ta'addanci a karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto. Sun sace mutane 150 bayan kisan Sarkin Gobir.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin wuyar da ake sha a kasa. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sauki zai samu.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske a wasu hare-hare a jihohin Kaduna da Zamfara.
Wasu yan bindiga sun sace hakimin Garu Kurama, Yakubu Jadi da wasu mutane shida a kauyen Gurzan Kurama da ke Kaduna ta Kudu a daren ranar Juma'a da ta gabata.
Dan takarar gwamnan Edo karkashin jam'iyyar AAC, Udoh Oberaifo ya ce ya tsallake hare-hare 'yan bindiga da ke son kashe shi har sau uku a wajen yakin neman zabe.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya kaɗu bayan rashin da ya tafka na kaninsa, Alhaji Ahmad Ibrahim Tambuwal a jiya Asabar 24 ga watan Agustan 2024 a birnin Abuja.
Dan Bello ya bankado badakala 3 a gwamnatocin Kano. Mun tattaro abubuwan da suka biyo bayan fallasar rashawar tare da yin bayani kan abin da kowace badakala ta kunsa
Labarai
Samu kari