Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya ba da tallafin N20m ga gwamnatin jihar Jigawa sakamakon annobar ambaliyar ruwan da ta auku a jihar.
Rahotanni da suka ci karo da juna na nuni da cewa jami'an tsaron DSS ko kuma na SSS sun cafke tare da tsare tsohon editan BBC, Adejuwon Soyinka a Legas.
Masarautar Ningi da ke jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar Mai Martaba Sarki, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya a wani asibitin Kano bayan fama da jinya.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya shirya gudanar da wani babban taro kan fasaha da kirkire-kirkire a Arewacin Najeriya yayin da zai kaddamar da kamfaninsa.
Kungiyar marubuta masu kare hakkin dan Adam ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen masu garkuwa da mutane a kasar nan cikin gaggawa.
Cibiyar Aviation Safety Round Table Initiative ta bukaci hukumar DSS ta kama tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun kan kama jiragen Najeriya a ketare.
Atiku Abubakar ya ce dukkanin kalaman Cif Bode George, wani dan kwamitin amintattu na PDP babu kamshin gaskiya a ciki. Atiku ya ce da Najeriya ta ci gaba a hannunsa.
Jami'an tsaro sun yi nasarar cafke wasu kasurguman yan bindiga da ke karkashin jagorancin rikakken dan ta'adda, Bello Turji a jihar Sokoto yayin wani samame.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sahalewa ƴan sanda su ci gaba da tsare masu zanga zangar da aka a kama a Najeriya har na tsawon kwanaki 60.
Labarai
Samu kari