Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Babban Sufeton yan sanda, Kayode Egbetokun ne ya sha alwashin cewa jami'ansu za su ceto dukkanin mutanen kasar nan da ke tsare a maboyar yan ta'adda.
Hedikwatar tsaro ta kasa ta yi bayani kan dalilin da ya sanya dakarun sojoji suka janye daga yankunan da ke fama da matsalar hare-haren 'yan bindiga a jihar Neja.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce biyan kudin fansa domin karbo sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga ya sabawa dokar yaki da ta'addanci ta Najeriya da aka kirkira a 2023
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin bincike kan kudin tallafin man fetur, N2.8tn da aka kashe a mulkin Bola Tinubu da kamfanin NNPCL ke bin gwamnati bashi
Yadda Najeriya ke nemo mafita ga hanyoyin kudin shiga. Duba abin da bankin FMB ke magana a kai game da wannan lamari mai daukar hankali a halin da ake ciki yanzu.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta haɗa kai da gwamnatin jihohi wajen samar da Naira Biliyan 100 domin sayo mitoci.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi umarnin yin luguden wuta ga yan bindiga na kwanaki 30. Ya kuma bukaci hadin kan al'umma wajen yakar yan bindiga.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta ce ba ta hana 'yan Najeriya cin burodi da aka buga a kasar ba, sai dai ta ce amfani da saccharin haramun ne.
'Yan bindiga sun ƴi ta'asa a wani kauyen da ke karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna. Miyagun sun hallaka wani dan banga tare da sace wasu manoma.
Labarai
Samu kari