Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Sanata Abdul Ningi da ke wakiltar Bauchi ta Arewa ya yabi Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan irin shugabancinsa da kuma fifita bukatun al'umma fiye da na shi.
Yan sanda sun kama wani matashi da ake zargi ya yi luwadi da almajirinsa a Bauchi. Malamin ya dauko yara biyu daga jihohin Kano da Katsina ne zuwa Bauchi.
Ana zargin hakimin da ke kula da wasu yankuna a jihar Kano wanda Sarki Sanusi II ya nada shi ya sallami dagatai guda uku daga sarauta da ake ganin ya saba ka'ida.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta da masaniya game da labarin da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mutane 150 a Gobir.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya gatgaɗi shugabannin Afirka da su tashi tsaye su tunkari ƙalubalen da suka addabi matasa tun kafin lokaci ya ƙure.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da datakta a hukumar tattara kuɗaɗen shiga ta jihar Ribas, rundunar yan sanda ta tabbatar da faruwar lamarin.
A wannan labarin za ku ji cewa rundunar yan sandan kasar nan ta sha alwashin tabbatar da an dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a sassan kasar nan.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka yaron babban basarake a jihar Legas. 'Yan bindigan sun hallaka yaron basaraken ne mai sarautar Ojomu na Ajiran a Legas.
A wannan labarin za ku ji cewa kwamitin majalisa wakilai da ke sanya ido kan harkokin gidajen gyaran hali da tarbiyya ya ce ba zai lamunci ha'inci ba.
Labarai
Samu kari