Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
A cikin shekaru kusan 40, mutane da-dama sun jagoranci NIA wajen aikin leken asiri. A rahoton nan, an kawo jerin sunayen daukacin shugabannin hukumar NIA a tarihi.
Dattijon nan da ya nemi taimako ya samu ganawa da Gwamnan Engr. Abba Kabir Yusuf har ma ya bashi kyautar Miliyan Guda tare da alkawarin siya masa gida.
Gwamnatin jihar Lagos ta kafa kwamitin lafiya domin binciken mutuwar kwamishinan yan sanda na jihar Akwa Ibom, Waheed Ayilara da ya rasu a ranar Alhamis.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa ran Bola Tinubu da Nuhu Ribadu ya ɓaci kan rashin kawo bayanai game da zanga-zanga da kwace jiragen sama daga hukumomin DSS da NIA.
Nasir El-Rufai ya tono cewa, akwai alamu masu nuna akwai hassada da ke damun 'yan Najeriya da dama, musamman ma a irin wannan yanayin na yanzu da ake ciki.
Wani matashi ya shiga hannun hukuma tare da jin wuji-wuji bayan da ya ajiye aiki ta wayar salulu. Ya bayyana yadda aka yi masa a gidan gyaran hali na Keffi.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin titin garin Kunci da ke karamar hukumar Ghari a Kano domin amfanin jama'a.
An shiga firgici a jihar Kano yayin da wata mata da 'ya'yanta biyu suka gamu da ifila'in da ya kai ga mutuwar matar. Gini ya ruguje kansu ranar Juma'a.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yiwa hukumar DSS izinin garƙame asusun wata da ake zargin ƴar ta'adda ce, Aisha Abdukarim na tsawon watanni 2.
Labarai
Samu kari