Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya ce tuni gwamnatinsa ta fara ɗaukar matakan tsara yadda za ta aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata.
Babban malamin musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya tunawa matasa alkawarin da suka yi masa. Shehin ya ji labarin Dogecoin amma babu wanda ya tuna da shi.
Abba Kabir Yusuf zai sa kafar wando daya da masu taba filayen gwamnati. Gwamnan Kano, Abba zai dauki matakin gaggawa kan batun dawo da saida filayen gwamnati.
Sanusi Sa'id Kiru ya rike kwamishina a zamanin APC, ya soki gwamnatin NNPP. Amma an gano NGO na kasashen duniya in suka turo kudi, awon gaba da aka rika yi.
Ministar mata a Abuja, Uju Kennedy-Ohanenye ta sake wargaza wani gagarumin taro a Abuja saboda yawan barnar kudi da ake yi a taruka irin haka a birnin.
Gwamna Nasir Idris Ƙauran Gwandu ya ce gwamnatinsa a shirye take ta fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000, ya yiwa ma'aikaya alƙawari.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daruruwan 'yan shi'a ne suka fantsama titunan Abuja domin nuna rashin jin dadi kan cin zarafinsu wadanda mafi yawansu mata ne.
Olubadan na Ibadan, Oba Owolabi Akinloye Olakulehin ya yi karin girma ga wasu sarakuna har guda shida da ke karkashinsa zuwa matsayi daban-daban a jihar.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta kuma gayyara shugaban kungiyar kwadago na ƙasa, Joe Ajaero da sakatare awanni 24 bayan ya kai kansa hedkwatarsu a Abuja.
Labarai
Samu kari