Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wasu ƴan bindiga da ake zargin fulani ne suka raunata mutane da dama yayin da suka kai farmaki kan matafiya a jihar Kogi ranarLahadi da tsakar rana, sun sace kaya.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana neman Drew Povey dan ƙasar Burtaniya bisa zarginsa yunƙurin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, ta jero bayanai da dalilai.
Jam'iyyar PDP ta ce Atiku Abubakar, Peter Obi (LP) da Rabiu Kwankwaso (NNPP) na kan tattaunawa domin cimma matsayar hadewarsu gabanin babban zaben 2027.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka ta'asa a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka jami'in dan sanda da wani dan banga a wani hari da suka kai.
A wannan labarin za ku ji cewa ana can an fara sauraren shari'ar matasan da rundunar yan sandan kasar nan ta kama a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
Matatar mai ta Dangote ta shirya fara sayar da man fetur a kasuwa. Matatar da gwamnati na tsara yadda za a rika jigila tare da sayar da man fetur din a kasuwa.
A wannan rahoton za ku ji cewa kungiyar ACF ta jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya amince tawagar sojojin kasar nan ta kai ziyarar gyara alaka Nijar.
Rahotanni sun nuna cewa mummunar gobara ta tashi a gidan gwamnatin Katsina a lokacin da Gwamna Dikko Radda ya ke garin Funtua tattaunawa da jama'a.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kai mummunan hari a jihar Yobe. Miyagun masu dauke da makamai sun hallaka mutane masu yawa tare da kona shaguna.
Labarai
Samu kari