Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wani jirgin kwale kwale mai dauke da fasinjoji a jihar Bauchi ya kife a cikin tsakiyar kogi. An samu nasarar ceto mutum bakwai yayin da aka nemi sauran aka rasa.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta fara gina rukunin gidajen 'Renewed Hope' a karamar hukumar Tofa da ke jihar Kano inda aka fara da gidaje 500 a kauyen Lambu.
Tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ya yabawa Bola Tinubu kan nadin shugaban hukumomin tsaro daga yankinsa inda ya ce Muhammadu Buhari ma ya yi haka a baya.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya yiwa tsohon shugaban alkalan jihar Kaduna, Mai shari'a Tanimu Zailani rasuwa a ranar Asabar. An yi jana'iza a gidansa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi tattaki zuwa karamar hukumar Gummi inda ambaliya ta ritsa da su. Ya ba da tallafin kudi da filaye ga wadanda abin ya shafa.
Ambaliyar ruwa ta shafi mutane masu yawa a jihar Zamfara. Sama da mutum 10,000 ne suka rasa matsugunansu. Gwamnan jihar ya yi jajen aukuwar hakan.
An yi ta yada hotunan yadda aka fara sabunta fadar Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da ke Nassarawa duk da rigimar masarauta da ake ciki a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa kasar China domin gudanar da ziyarar aiki a kasar. Tinubu zai gana da shugaban China da sauran manyan 'yan kasuwa.
Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na jihar Bauchi ya amince da nadin Alhaji Haruna Yunusa Danyaya a matsayin sabon sarkin Ningi bayan rasuwar mahaifinsa.
Labarai
Samu kari