Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bukaci mutanen jihar Edo da su koma gidajensu bayan sun fito sun kada kuri'unsu a zaben gwamnan jihar na ranar Asabar.
Tsohon shugaban NESG, Kyari Bukar ya bayyana cewa Bola Tinubu ya biyo hanya mai gargada wajen tuge tallafin man fetue shiyasa aka shiga ƙangin wahala.
Jigo a PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya yi hasashen cewa Asue Ighodalo zai doke Monday Okpebolo na APC da kashi 75 cikin 100 na kuri'un da za a kada a zaben Edo.
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
Daga dawowar shugaban kasa ya fuskanci matsalar ambaliyar ruwa, kudin fetur, zaben Edo da ASUU. Daga cikin bukatun da ASUU ke da su akwai biyan albashin malamanta.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilin zuwansa fadar shugaban kasar Najeriya inda ya ce ko kusa ba maganar kwasar kudi ba ne ya kai shi 'Aso Rock' a Abuja.
Gwamnan jihar Neja, Muhammadu Umaru Bago ya bi sahun gwamnoni sama da 11, ya kai ziyarar jaje tare da ba da N250m ga waɗanda ambaliya ta shafa a Maiduguri.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a kasar inda ya jingina laifin ga matakan da aka dauka a baya.
Kwamitin tsarawa da gyara albashin ma'aikata (NSIWC) ya tabbatar da cewa za a tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000 tun daga watan Yulin 2024.
Labarai
Samu kari