Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Wasu daga cikin yaran da aka tsare saboda zargin shiga zanga-zangar #EndBadGovernance, sun bayyana irin bakar azabar da suka tsinci kansu a ciki.
Kungiyar mazauna yankin Birnin Gwari da iyakar jihar Niger (BG-NI CUPD) sun nuna damuwa kan babban rashin da aka yi na hafsan sojoji, Laftanar-janar Taoreed Lagbaja.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan kama yaran zanga bayan kai musu ziyara a asibiti domin duba lafiyarsu. Sarkin ya buƙaci a daina kama yara.
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano matsalar da ke jawo yawan lalacewar wutar lantarki a Najeriya bayan kasa ta sake fadawa duhu a karo na 10 a shekarar 2024.
Majlaisar dokokin jihar Delta ta sanar da dakatar da daya daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne kan zarginsa da aikata ba daidai ba.
Gwamna Malam Uba Sani na jihar Kaduna ya maida kananaɓ yaran da aka sako bayan tsare su hannun iyayensu, ya ba kowane ɗaya N100,000 da wayar Itel.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince zai biya ma'aikata albashin N80,000.
Labarai
Samu kari