Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kadu da mutuwar Laftanar-janar Taoreed Lagbaja inda ya ce tabbas an yi babban rashi a kasar Najeriya baki daya.
Mai ɗakin shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu da matan Shettima da Nuhu Ribadu sun je ta'aziyya gidan marigayi hafsan sojojin kasa, Taoreed Lagbaja.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace mutane sama da 100 a Zamfara. Cikin waɗanda aka sace akwai mata, yara ƙanana da limamin garin aka tafi da su.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun yi ta'aziyyar rasuwar hafsan rundunar sojojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Lauyan yaran nan 73 da gwamnatin Tinubu ta cafke daga Kano bisa zargin yunkurin kifar da ita, Barista Hamza Nuhu Dantani ya bayyana yadda gwamnan ya kawo masu agaji
Yan sanda sun yi nasarar hallaka yan bindiga da suka fitini mutane a jihar Delta. Yan sanda sun kashe yan bindigar ne bayan sun gwabza faɗa da musayar wuta.
Laftanar Janar Taoreed Lagbaja a ranar, 5 ga watan Nuwamban 2024. Kafin shi akwai wasu hafsoshin sojan kasan Najeriya guda biyu da suka rasu a ofis.
Ministan tsaro a Najeriya, Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun yi alhinin mutuwar hafsan sojojin Najeriya inda suka jajantawa Shugaba Bola Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya dage taron majalisar zartarwa tare da ba da umarnin sauke tutoci a fadin kasar nan bayan mutuwar hafsan sojojin kasan Najeriya.
Labarai
Samu kari