Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Bayan mutuwar hafsan sojoji, Taoreed Lagbaja, yan gargajiya a kauyen Ilobu da ke karamar hukumar Irepodun sun fara nemo hanyar bincike kan mutuwarsa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta musanta hannu a shirin gudanar da taron addu'a kan halin kunci da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarorin da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda. Ta ce an hallaka 'yan ta'adda masu yawa a wasu hare-hare.
Gwamna Abba Kabir Yusuf yayi bayani kan tsarin samar da wutar lantarki a Kano. Za a ji wasu sun nuna sun fara gamsuwa da gwamnatin NNPP da ke mulki.
Za a ji Sheikh Bashir Aliyu Umar ya fallasa ‘cushen N40bn’ a majalisar tarayya. Malamin ya nuna takaici kan zargin badakalar cushe a kasafin kudi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya gobe Lahadi zuwa ƙasa mai tsarki domin halartar taron ƙasashen Larabawa da Musulunci ranar Litinin.
Baffan marigayi Laftanar-janar Taoreed Lagbaja mai suna Tajudden ya ce ya yi nadamar nema masa fom na NDA a shekarun baya inda ya ce bai zaci zai mutu yanzu ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nada Farfesa Abdullahi Mustapha a matsayin Darakta Janar na hukumar NBRDA a wa'adi karo na biyu.
Gwamnatin jihar Anambra ta nesanta kanta da shugaban karamar hukumar da aka cafke a kasar Amurka bisa zargin yin damfara. Ta ce babu ruwanta da shi.
Labarai
Samu kari