Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ta dura kan Gwamnan Bala Mohammed na Bauchi kan take hakkin al'umma inda ya ce shi ma dan Adam ne lokacin da aka ci zarafinsa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Najeriya watai TCN zai ɗauki akalla makonni uku yana gyaran wasu layukan wuta da aka gano suna yawan ba da matsala.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Jami'an tsaron sun kuma kwato makamai a hannunsu.
Za a ji wanda a shekarun baya can a 1980s aka daure a kurkukun Amurka ya samu sarauta a Najeriya. Shekaru kusan 30 da suka wuce aka same shi da laifin sata a Amurka.
Yayin da kamfanin NNPCL da ƴan kasuwa ke tsallake matatar Ɗangote, wasu kasashe takwas sun nuna sha'awar fara kasuwanci da mtatar attajirin ɗan kasuwar.
Gwamnatin jihar Borno ta fara biyan malaman makarantun firamare sabon mafi karancin albashi na N70,000. Malaman makarantan sun nuna farin cikinsu kan hakan.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya bayyana cewa wutar lantarkin jihar Bayelsa ta lalace tun watanni 3 da suka shige har yau jama'a na rayuwa a duhu.
Shugaban kwamitin kudi na majalisar dattawa, Sani Musa ya ce da jihohi na zuba kuɗaɗen da aka tura masu a bangaren da ya dace, yan Najeriya ba zasu wahala ba.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya fadi dalilin kin Kamala Harris a Amurka, ya ce da Kamala Harris ta yi nasara, yana ganin gara mulkin Donald Trump.
Labarai
Samu kari