Shugaba Donald Trump zai halarci karɓar gawarwakin sojojin kasar Amurka huɗu da aka kashe a Jordan da Iraq yayin da rikicin Iran ke ci gaba da ƙamari.
Shugaba Donald Trump zai halarci karɓar gawarwakin sojojin kasar Amurka huɗu da aka kashe a Jordan da Iraq yayin da rikicin Iran ke ci gaba da ƙamari.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Mutanen Rivers sun zargi NNPCL da amfani da tsohon mai a matsayin wanda aka tace a matatar Fatakwal. Mutanen sun ce an boye gaskiya ga yan Najeriya.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NPC), karkashin shugabanta, Nasir Isa Kwarra, ta sanar da cewa za a gudanar da kidayar jama’a a Najeriya a shekarar 2025.
Hukumar alhazai a jihar Jigawa za ta mayar da makudan kudi har N95m ga mahajjata da suka gudanar da aikin hajjin shekara 2023 da aka gudanar a Saudiyya.
'Ƴan bindigan da suka sace wasu yara a Kaduna sun kira waya domin a ba su kudin fansa. Tsagerun sun bukaci a ba su miliyoyin kudi kafin su saki yaran.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe wani dattijo mai shekaru 85 bayan karɓar kudin fansa. Dattijon na da matsayin sarauta a Bokkos a jihar Filato.
Olubadan na jihar Oyo, Oba Owolabi Akinloye Olakulehin ya dakatar da nadin sarauta da aka shirya yi a yau Alhamis 28 ga watan Nuwambar 2024 a birnin Ibadan.
Ana zargin jami'an tsaro da sace wani jigo a jam'iyya mai mulki ta APC a jihar Bayelsa, kuma yanzu mako guda ke nan ba a san inda aka kai shi ba.
Za a ji cewa tsohon shugaban kasar nan, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ya bayyana damuwa a kan yadda Arewa ke fama da kalubale iri-iri, musamman rashin tsaro.
Majalisar wakilan Najeriya ta tabbatar da Laftanar Janar, Olufemi Oluyede, a matsayin babban hafsan sojojin kasa (COAS). An tabbatar da shi ne bayan tantance shi.
Labarai
Samu kari