Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani asibiti a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace ma'aikatan lafiya bayan sun yi dirar mikiya a cikin asibitin..
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laififfuka masu alaka (ICPC) ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai. Majiyoyi sun yi bayani
An fito da bayanai kan dabarun da mayakan Boko Haram suka yi wajen tayar da bama-bamai a harin kunar bakin wake a jihar Borno a watan Ramadan ana azumi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro domin zabar shugabanni. APC ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaba.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya yi martani ga Gwamna Uba Sani bayan ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Umma El-Rufai wadda ta rasu.
Bayan rasuwar mahaifiyar Malam Nasir El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan, Bashir El-Rufai, ya sanar da cewa hukumomin da suke tsare da mahaifinsa sun sake shi.
Labarai
Samu kari