Ministan wutar lantarki Joseph Tegbe ya ce ana samun ingantuwar wuta sosai, yayin da Sowore ya yi alkawarin wutar lantarki ta tsawon sa'o'i 24 idan ya ci zaben 2027.
Ministan wutar lantarki Joseph Tegbe ya ce ana samun ingantuwar wuta sosai, yayin da Sowore ya yi alkawarin wutar lantarki ta tsawon sa'o'i 24 idan ya ci zaben 2027.
Aisha Buhari ta ziyarci Atiku Abubakar, yayin da ɗan takarar ADC ya yi magana kan tsadar rayuwa tare da alkawarin gina tattalin arziki mai sauƙa wa ’yan Najeriya.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Farfesa Ango Abdullahi da Prof. Usman Bugaje sun ce Arewa ta rasa ƙimominta da shugabanci nagari, suna kira a koma tafarkin Janar Hassan Katsina.
Bola Tinubu ya taya Ministan Ayyuka David Umahi murnar cika shekara 63, yana yabawa da ƙwazonsa tare da ƙarfafa shi ya ci gaba da ayyukan hanyoyi a Najeriya.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Gwamnatin Kano ta sanar da shirin biyan ma'abota kaddarori fiye da 1,400 diyyar kudade tare da ba su filaye kyauta sakamakon shafar gidajensu da ginin hanyoyi ya yi!
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kawu Sumaila ya yi tir da kalaman da Sanata Ted Cruz na Amurka ke yi da ake ganin zai iya jefa Najeriya a cikin matsala.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya musanta zargin karɓar kuɗin fansa ko shiga sulhu da Boko Haram, yana cewa tun farko yana adawa da tattaunawa da ƙungiyar.
Ofishin Kasafin Kudi ya ce hukumar bogi ta PFIPC ta samo asali tun mulkin marigayi Muhammadu Buhari, tare da jaddada cewa ba a taba sakin ko sisi gare ta ba.
Gwamnatin Sokoto ta nesanta kanta da Mai Shaho bayan wani bidiyo da ya yaɗu. Ta ce ba ta goyon bayan tsafi kuma ta bukaci Hukumar Hisbah ta ɗauki mataki.
Labarai
Samu kari