Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya yi alwashin sauya sunayen hanyoyi, ma'aikatu da sauran kadarorin gwamnati da aka sanya wa Bola Tinubu.
Kwamitin majalisa ya fara shirin warware matsalolin da ke kunshe a kudirin haraji. Ana sa ran fara tattaunawa da babban lauya na kasa, Lateef Fagbemi.
Dan majalisar tarayya ya ce Bola Tinubu ba zai rika karbar kudin haraji a kudirin haraji ba. Ya bukaci a gayyaci malamai a nuna musu cewa babu haraji a kudin gado.
Gwamnatin Tarayya ta sallami ma’aikatan da suka yi karatun digiri a jami’o’in Benin da Togo daga 2017, hukumomi sun fara aiwatar da wannan umarni.
Tsofaffin sojojin Najeriya da suka yi ritaya, sun fusata kan rashin biyansu hakkokinsu da gwamnatin tarayya ta yi. Sun rufe ma'aikatar kudi da ke Abuja.
Yadda ragurgujewar darajar Naira a Najeriya ya kara yawan bashin da ake bin kasar zuwa N30trn cikin shekara daya kacal daga watan Yunin 2023 zuwa Yunin 2024.
Majalisar ta dakatar da tattauna kudirin haraji. Fadar shugaban kasa ta tattauna da majalisa kafin dakatar da kudirin, matsin lamba daga Arewa na cikin dalilan.
Sanata Barau I Jibrin ya fuskanci bore irin na siyasa saboda kudirin haraji. An rika wa'azi a masallatan Juma'a bisa zarginsa da watsi da cigaban Arewa
Wata kotun babbar kotun shari'ar musulunci da ke Kano, ta mika sammaci ga Sanata Ibrahim Shekarau, kan rigimar wani fili da ya ba wata makarantar Islamiyya.
Allah ya yiwa fitaccen mawakin Kannywood, El'Muaz Birniwa rasuwa. An rahoto cewa ya rasu ne a daren ranar Alhamis. Jarumai da 'yan Kannywood sun yi alhini.
Labarai
Samu kari