Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Dan majalisar wakilai, Abdulmumini Jibrin Kofa ya nemi afuwa kan kudirin haraji na Bola Tinubu bayan shawarin Kwankwaso. ya ce ba zai cuci Arewa ba.
Ciyaman na ƙaramar hukumar Igbo Ekititi. Eric Odo ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fara bai wa matan da suka rasa mazajensu alawus a kowane wata.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta janye dakatarwar da ta yiwa shugabanta, Mamman Mike Osuman bayan sukar Bola Tinubu da katobararsa kan zaben 2027.
Kungiyar matasan Niger Delta (NDYC) ta bi sahun masu adawa da kudirin haraji wanda gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta mika gaban majalisa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fusata da 'yan sanda. Ya bayyana takaicin yadda su ke aikinsu da son rai. Wannan ya biyo bayan kama mai fafutuka.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Ghali Mustapha, ya fito ya caccaki kudirin haraji wanda ya gwamnatin Bola Tinubu ta bullo da shi. Ya ce za su dakatar da shi.
Gwamnatin jihar Kano ta gano wasu gine-gine da aka yi ba bisa ka'ida ba a 'Kwankwasiyya City' inda ta shata su tare da rusa wasu saboda rashin bin ka'ida.
Hukumar alhazai ta jihar Kano ta mayarwa kowane alhaji alhaji sama da N61,000 sakamakon ɗaukewar wutar lantarki a Minna lokacin aikin hajjin shekarar 2023.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Muhammad Bago ya raba tallafin miliyoyi domin bunkasa sana'o'i. Bago ya raba N250m a karamar hukumar Kontagora ga mata.
Labarai
Samu kari