Daniel Bwala ya ce dakarun Najeriya sun kama wasu 'yan kasashen waje da ake zargi da hannu wajen haddasa rashin tsaro, amma gwamnati ta boye sunayen kasashensu.
Daniel Bwala ya ce dakarun Najeriya sun kama wasu 'yan kasashen waje da ake zargi da hannu wajen haddasa rashin tsaro, amma gwamnati ta boye sunayen kasashensu.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya yi alwashin sauya sunayen hanyoyi, ma'aikatu da sauran kadarorin gwamnati da aka sanya wa Bola Tinubu.
Sheikh Muyideen Bello ya rasu yana da shekaru 84. Fitaccen malami ne da ya yada addinin Musulunci, yana jan hankalin jama’a kan kyawawan dabi’u da gaskiya.
Sakataren gwamnatin jihar Kano ya bayyana cewa sun yi matuƙar mamaki da suka samu labarin jami'an tsaro sun hana shiga da fita a fadar sarkin Kano.
Gwamnan Imo, Hope Uzodinma ya yi kira ga ƴan Najeriya kada su zauna a duhu suna sukar abin da ba su da ilimi a kansa, ya buƙaci mutane su karanta kudirin haraji.
"Dole ne gwamnonin Arewa su farka." Tsohon dan takarar shugaban kasa ya ce kudirin harajin Tinubu ya bankado matsalolin Arewa, kuma ya dace a magance su.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Alkali Ustaz Abubakar Salihu Zaria ya hango babban makircin da ake kullawa na makarde Arewacin Najeriya karkashin Tinubu.
Hukumar NSCDC ta cafke rikakken dan Boko Haram da ya gudu daga Arewa zuwa Kudu ya fara barazana. Isiah Jafaru ya shiga hannu ne bayan an gano halayensa.
Kungiyar gwamnoni ta Najeriya NGF ta nuna damuwa kan harin bam da ake zargin ƴan ta'adda da dasawa a titin Dansadau a jihar Zamfara, ta yi alhini.
Rahotannin sun yi ta yawo cewa an kai wani a hanyar Wukari-Kente a jihar Taraba inda ake zargin an raunata mahaifiyar Gwamna Agbu Kefas da kanwarsa.
Rundunar Sojan Sama ta Najeriya ta sayi jiragen Alpha Jet 12 daga Faransa. Jiragen Alpha Jets na da taimakawa ayyukan sojin saman wajen kai harin kusa
Labarai
Samu kari