Ana fargabar fiye da 'yan gudun hijirar Rohingya 500 sun mutu bayan jiragen ruwa biyu sun bace a teku daga Myanmar zuwa Malaysia yayin da suke tafiya.
Ana fargabar fiye da 'yan gudun hijirar Rohingya 500 sun mutu bayan jiragen ruwa biyu sun bace a teku daga Myanmar zuwa Malaysia yayin da suke tafiya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore ya yi alwashin sauya sunayen hanyoyi, ma'aikatu da sauran kadarorin gwamnati da aka sanya wa Bola Tinubu.
Babban kotun Jigawa ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane hudu kan kisan Salamatu Musa bisa zargin sihiri, sun samu damar daukaka kara.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar YPP a zaben jihar Edo ya shiga matsala bayan kotun majistare ta daure kan zargin bata suna da cin zarafin wata matar aure.
CBN ya yi karin haske kan shirin ritayar ma'aikata 1000. Bankin ya musanta cewa shi ya tilasta masu ajiye aiki. Sannan ya fadi dalilin ware N50bn kudin sallama.
An samu sabani a majalisa tsakanin Sanatoci a kan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu. Kalaman Akpabioda Barau Jibrin sun saba da juna kan dakatar da kudirin.
LP ta fusata da ficewar 'yan majalisa hudu daga cikinta. Kakakin majalisa. Jam'iyyar ta ce abin da su ka yi ya saba doka. Ta fadi matakin da za ta dauka.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar cafke wani ma'aikacin banki da ake zargin ya saci kudi a asusun wani kwastoma. Ya saci kudin ne ta hanyar ATM.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gobara ta kama a ofishin hukumar NSIPA inda ta yi sanadin lalacewar abubuwa a ma'ajiyar ciki har da kayan horaswa na N-Power.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hari kan sansanin 'yan ta'adda a Rugan Mai Taru, jihar zamfara, inda ta hallaka 'yan ta'adda da dama tare da lalata sansanin su.
yan sanda a jihar Akwa Ibom sun kashe yan bindiga uku cikin wadanda suka sace daraktan ma'aikatar shari'a suka daure shi a cikin wani rami da 'yar uwarsa.
Labarai
Samu kari