Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Ana fargabar 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata sabuwar amarya da kawayenta hudu a jihar Sokoto. An ce 'yan bindigar masu biyayya ne ga Bello Turji.
Kano ta samu sabon AIG na ‘yan sanda a makon nan. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwar SP Abdullahi Haruna Kiyawa, mai magana da yawun rundunar ‘yan sanda.
An samu tashin hankali tsakanin matasa da makiyaya a jihar Gombe. Rikicin wanda ya auku ya jawo sanadiyyar rasa rai yayin da wasu mutane suka jikkata.
Najeriya za ta haɗa kai da Pakistan don bunƙasa noma da samar da horo ga ƙwararru, tare da magance kalubale na tsaron abinci da sauyin yanayi, inji Minista.
Mahaifin Gwamna Francis Ogbonna Nwifuru na jihar Ebonyi, Eze Ezekiel Nwifuru Nwankpuya samu sarauta a yankin Oferekpe da ke karamar hukumar Izzi.
Kwamitin majalisar wakilai yana duba yiwuwar rage ministoci zuwa 37 don rage kashe kuɗi, inganta ayyuka, da tabbatar da adalci a tsakanin jihohi da FCT.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa abubuwa na canzawa a kasar nan. Tinubu ya ce ta yiwu wasu daga cikin 'yan Najeriya ba su son abin da yake yi.
Ƙungiyar matasan APC Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya sake duba nadin Yazid Danfulani a matsayin shugaban SMDF/PAGMI, tana mai yabawa ƙwarewarsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kaddamar da hare-hare a wasu kauyukan karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina. Sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu.
Labarai
Samu kari