Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Neja, Muazu Babangida Aliyu, ya yi magana kan masu kashe jami'an tsaro. Ya nuna cewa ya kamata ya yi a rika yi musu hukuncin kisa.
An ruwaito yadda wani ango da amaryarsa suka shiga jimami bayan da motarsu ta yi hatsari yayin da suke shirin dawowa daga ofishin daurin aure a jihar Legas.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa lamura sun koma yadda suke bayan janye jami'an tsaro a fadar Sarki Muhammadu Sanusi II a yau Asabar.
Tsohon gwamnan Niger, Mu'azu Babangida Aliyu ya barranta da yan Arewa kan sabon kudirin haraji a Najeriya inda ya ce masu sukar lamarin ba su fahimci tsarin ba.
Farashin kayayyakin ya yi kasa sosai a birnin Akure na jihar Ondo. Farashin kayayyakin ya fadi kasa a kasuwannin birnin Akure. Kwaki da taliya duk sun yi kasa.
Ma'aikata a jihar Kebbi sun samu karin albashi, an samu sabani tsakanin NLC da PDP kan aiwatar da karin albashin ma'aikata a jihar da aka kawo kwanan nan.
Majalisar Wakilai ta dakatar da tattaunawa kan kudirin harajin bayan yan majalisar daga Arewa sun kalubanci tsarin yayin Godswill Akpabio ya musanta hakan.
Wata mata da ba a san ko wacece ba kawo yanzu ta shallake rijiya da baya yayin da wani sindari da aka ajiye a kwalabe ya yi bindiga a jihar Legas
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sauye-sauye a hukumar raya yankin Kuduu maso Gabas na Najeriya (SEDC). Ya kori shugaba da wasu daraktocin hukumar.
Labarai
Samu kari