Fitaccen masanin Musulunci a Amurka, Farfesa John Esposito, ya rasu yana da shekaru 86 bayan kwashe shekaru yana kare Musulunci da yaki da kyamar addini.
Fitaccen masanin Musulunci a Amurka, Farfesa John Esposito, ya rasu yana da shekaru 86 bayan kwashe shekaru yana kare Musulunci da yaki da kyamar addini.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kalubalanci masu sukar ayyukan hanyoyi a garuruwan Abuja, yana mai cewa zai yi murabus idan an tabbatar da bayanansa ba daidai ba ne.
Gwamnan Zamfara ya nada sabon kwamishina mai lura da muhalli yayin da da yi sauye sauye a gwamnati. Sabon kwamishinan ya maye gurbin wanda ya yi murabus.
Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana fatansa ga Najeriya. Ya faɗi burinsa bayan ya shafe shekaru 99 a duniya inda ya dade ya na fafutukar ci gaban ƙasa.
Abba Kabir Yusuf ya zai biya kudin makarantar talakawa daliban Kano da suka kammala karatu a Cyprus ba tare da karbar takardunsu ba saboda bashin Ganduje
Farfesa kabiru Dandago ya bukaci a kara haraji kan masu kudi, maimakon VAT. Ya ce hakan zai rage gibin arziki tare da samun karin kudaden gwamnati.
Gwamnatin jihar Borno ta yi rabon kayan aiki ga dakarun sojojin Najeriya masju yaki da 'yan ta'adda. Gwamnatin ta raba motoci da babura ga jami'an tsaron.
Shugaban kasa kaɗai ke da ikon naɗa jakadu. Gwamnati ta yi bayanin jerin sunayen jakadu da aka ce ta naɗa tun bayan dawo da wadanda ta ke da su a 2023.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Muyideen Ajani Bello.
Yan sanda sun kai farmaki a jihohi inda aka ceto mutane sama da 30. An ceto mutane 20 a Katsina tare da kama shugaban masu garkuwa Idris Alhaji Jaoji.
Yarjejeniyar IPMAN da matatar Ɗangote ta fara aiki. Matatar ta fara sayarwa ƴan kasuwa fetur kai tsaye. Sai dai har yanzu ana sayen fetur ta hannun wani kamfanin.
Labarai
Samu kari